XtGem Forum catalog
Screenshot 20220227-202342

Sakon Masu Binmu🕌SAKONNIN MAHALARTA AYYUKANMUGAME DA ADMIN
ALPHOLTAWY  Web&Graphic Designing
1645989104-picsay
Aike masu Alaqa da Juna Annabi (S. A. W.

issalam.uiwap.com

issalam.uiwap.com
MUHAMMAD (ﷺ) MANZON ALLAH NE !!! . Shi yafi kowa taushin zuciya, kuma ya fi su tausayi. Wata rana Ya kasance cikin tafiya tare da sahabbansa, sai sahabbai suka ga wata ƙaramar tsuntsuwa, a tare da ita akwai ƴaƴa biyu, sai suka ɗauke ƴaƴan, don haka tazo tana Karkaɗa fika-fikanta a gaban Manzon ALLAH (ﷺ) sai yace: duk wanda ya ɗaukarwa wannan tsuntsuwar ƴaƴanta, toh ya dawo mata da su. .
Koma Zuwaga Sakonnin
Yi jawabi - babu jawabi a Aikennan

UNDER MAINTENANCE
alpholta
Ku tura mana SakoKu Kiramu Kai Tsare